💬
Home Politics Sports Bankin Duniya, Najeriya za su kashe Dala 600 a kan yan Najeriya

Bankin Duniya, Najeriya za su kashe Dala 600 a kan yan Najeriya

Sponsored Advert
🔴 Breaking News:

Gwamnatin tarayya za ta yi aikin haɗin guiwa da Bankin Duniya don faɗaɗa hanyoyin karkara .

Sponsored Ad
Sponsored Ad

Hukumomin biyu sun kaddamar da shirin kashe, kuma za su kashe Dala miliyan 600 a kan aikin.

Ministan noma da samar da abinci, Sabi Aliyu Abdullahi, ya bayyana wannan ci gaba a wani taron manema labarai da aka gudanar a Abuja.

Ya ce wannan shiri yana ƙarƙashin zagaye na biyu na samar da hanyoyi mai kyau don haɓaka kasuwanci a karkara.

Sponsored

Ya bayyana cewa wannan shiri wani bangare ne na yunƙurin gwamnati na tallafawa manoma da masu sana’o’i a karkara ta hanyar kyautata ababen more rayuwa.

Advertisement

Sponsored
Sponsored Ad - Ad Inserter Pro
Top Advert Bottom Advert

Tsarin kasafin kuɗin shirin zai kasance ne ta hanyar gudunmawar Dala miliyan 500 daga Bankin Duniya, yayin da gwamnatin tarayya da gwamnatocin jihohi za su haɗa dala miliyan 100.

© Copyright © 2025 Newspot Nigeria. All rights reserved.
LAGOS WEATHER