💬
Home Politics Sports Shugaba Tinubu ya tabbatar da Najeriya zata zama jagora a fannin noma...

Shugaba Tinubu ya tabbatar da Najeriya zata zama jagora a fannin noma a 2025

Sponsored Advert
🔴 Breaking News:

Shugaba Bola Tinubu ya jaddada aniyar gwamnatinsa na tabbatar da Nijeriya ta zama jagora a fannin noma a cikin dukkan kasashen duniya nan da shekarar 2025.

Sponsored Ad
Sponsored Ad

Shugaban kasar ya bayyana hakan yayin jawabinsa a wurin taron kudu maso kudu na ajandar sake fata a fadar shugaban kasa da ke Abuja.

Shugaban ya kuma kaddamar da ayyukan samar da aikin noma, inda ya ce “Wannan aikin alama ce dake nuna cewa mun kuduri aniyar mayar da albarkatun da ba na man fetur ba kan gaba a yyukan mj don tabbatar da an wadata kasar”

Sabon shirin da aka kaddamar zai mayar da hankali ne kan sauya fasalin tattalin arziki ta hanyar noma isasshen abincin da za a iya ciyar da kasar a kuma fitar da amfanin gona zuwa kasashen waje.

Sponsored

Sponsored
Sponsored Ad - Ad Inserter Pro
Top Advert Bottom Advert

Advertisement

© Copyright © 2025 Newspot Nigeria. All rights reserved.
LAGOS WEATHER