💬
Home Politics Sports Kasashen Mali, Nijar da Burkina Faso za su kammala ficewa daga ECOWAS

Kasashen Mali, Nijar da Burkina Faso za su kammala ficewa daga ECOWAS

Sponsored Advert
🔴 Breaking News:

Kasashen Burkina Faso, Mali, da Jamhuriyar Nijar zasu kammala ficewa daga kungiyar ECOWAS baki daya a shekara mai kamawa ta 2025.

Sponsored Ad
Sponsored Ad

Shugaban ECOWAS, Alieu Touray ne ya bayyana hakan a ranar Lahadi yayin taron shugabannin kasashen kungiyar karo na 66 a birnin Abuja.

Touray ya sanar da cewa ficewar zata fara daga ranar 29 ga Janairu, 2025 – 29 ga Yuli, 2025.

A tsakanin wannan lokaci ana sa ran tattaunawa ta ƙarshe da shiga tsakani na diflomasiyya, domin a samu matsaya kan wasu batutuwa da dama.

Sponsored

Sponsored
Sponsored Ad - Ad Inserter Pro
Top Advert Bottom Advert

Advertisement

© Copyright © 2025 Newspot Nigeria. All rights reserved.
LAGOS WEATHER